Abin Da Dokar Dan Takara Mai Zaman Kansa Ta Kunsa
Najeriya a Yau
More Info
Najeriya a Yau
Abin Da Dokar Dan Takara Mai Zaman Kansa Ta Kunsa
Mar 17, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Akwai yiwuwar korafe-korafe su ragu a fagen siyasar Najeriya idan dokar dan takara mai zaman kansa ta samu karbuwa a kasar.

Majalisar Dokokin kasar ta amince mai bukatar tsayawa takarar da bashida jamiyya, ko kuma ba ya son alaka da wata jam’iyya ya tsaya da sunansa, jama’a su zabe shi da halinshi.

Wadanne sauye-sauye wannan doka za ta kawo a siyasar Najeriya?