2023: Yadda Tinubu Ya Karbi Batun Takarar Osibanjo
Najeriya a Yau
More Info
Najeriya a Yau
2023: Yadda Tinubu Ya Karbi Batun Takarar Osibanjo
Apr 12, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Hankalin ’yan Najeriya ya koma kan yadda Uban Jam’iyyar APC na Kasa, Bola Ahmed Tinubu, da ke neman takarar shugaban kasa ya ji da fitowar Mataimakin Shugaban Kasa, Farfesa Yemi Osibanjo, takarar kujerar.

Da wace fuska Tinubun ya karbi aniyar ta Osibanjo, wanda ake kallo a matsayin  yaron gidansa? Shin wuyan Osinbajo ya kai yanka? Wadanne kalubale takarar tasa take tattare da su? Sannan tsakanin shi da Tinubu wa zai dagula wa wani lissafi?

Shirin Najeriya A Yau na wannan na tafe gamsassun bayanai.