Mai Yiwuwa A Fuskanci Matsanancin Wahalar Mai Kwanan Nan A Arewacin Najeriya
Najeriya a Yau
Audio Player
00:00
00:00 | 14:26
Najeriya a Yau
Mai Yiwuwa A Fuskanci Matsanancin Wahalar Mai Kwanan Nan A Arewacin Najeriya
Sep 06, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text

Kungiyar dillalan man patir mai zaman kanta na Najeriya, IPMAN ta ce ba za su yi aiki ba, in dai gwamnati ba ta biya ta kudaden 
 da ta bin ba.

Sun ce suna bin gwamnati kudi da suka Kai biliyan 50, idan  kuma ba   haka, toh lalle za su tafi yajin aiki...

Shirin Najeriya a yau ya tattauna da masu ruwa da tsaki a wannan al'amari.