Majalisar Dokoki ta Kasa na neman taka wa Babban Bankin Najeriya (CBN) burki kan sabbin dokokinsa na takaita yawon kudi tsaba a hannun jama’a.
Shin Majalisar na da ikon dakatar da dokokin CBN?
Saurari shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci domin sanin inda aka dosa.