Tun bayan kin amincewa da bayyana Sanata Aishatu Dahiru Binani a matsayin wacce ta lashe zaben gwamnan Adamawa da aka karasa a Ranar Asabar 15 ga Afrilu, da hukumar INEC ta yi, hankalin 'yan Najeriya ya koma kan ina aka dosa.
INEC ta gayyaci Kwamishinan zaben Adamawa Abuja, ko za a karasa bayyana sakamakon zaben a Abuja ne?
Shirin Najeriya A Yau ya yi hasashen yadda za a karasa zaben Binani da Fintiri a Abuja.