Gwamnatin Najeriya ta fara jigilar yan Najeriya mazauna kasar Sudan bisa kulawar Hukumar Bada Agajin Gaggawa Ta Kasa, NEMA.
Me ake ciki kuma ina aka kwana game da kwaso yan Najeriya zuwa gida daga Sudan?
Shirin Najeriya A Yau na tafe da karin bayani.