Yau Talata 13 ga Yuni, 2023 za a kaddamar da Majalisar Dokoki a Tarayyar Najeriya a karo na 10 a karkashin mulkin Dimokuradiyya.
Yaya zaben shugabancin Majalisar Dokoki a Tarayyar Najeriya zai kasance?
Saurari shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci, domin jin yadda za ta kaya.