Dalilan Gwamnatin Jihar Kano Na Dakatar Da Lasisin Makarantu Masu Zaman Kansu
Najeriya a Yau
Audio Player
00:00
00:00 | 15:29
Najeriya a Yau
Dalilan Gwamnatin Jihar Kano Na Dakatar Da Lasisin Makarantu Masu Zaman Kansu
Jan 25, 2022
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Send us a text

Gwamnatin Kano  ta dakatar da daukacin makarantun kudi na Jihar da nufin sake nazari a kan yadda ake gudanar da su, a cewarta.

Matakin dai ya biyo bayan kururuwar da al’umma ta yi bayan gano gawar Hanifa Abubakar, wata daliba da ake zargin shugaban makarantar da take ya sace, ya kuma kashe ta.

A shirin Najeriya a Yau za mu ji hikimar yin hakan da ma yadda hakan zai shafi ilimi a Jihar.